Home

Music

Video

Kannywood
Tags:

LIVERPOOL TACI F.C PORTO 5 DA NEMA


Subscribe Our Channel

Liverpool ta fara cin kwallo ta hannun Sadio Mane a minti na 25 da fara wasa, sannan minti hudu tsakani Mohamed Salah ya kara na biyu.
Bayan da aka dawo daga hutu ne Sadio Mane ya ci na uku da wadda Roberto Firmino ya ci na hudu sai Sadio Mane ya kara na biyar na uku rigis da ya ci a karawar.
Liverpool ta ci kwallo 28 a gasar Zakarun Turai ta bana, inda ta ci 23 a wasannin cikin rukuni.
Liverpool za ta karbi bakunci FC a wasa na biyu a ranar 6 ga watan Maris din 2018 a Anfield.

Share this


0 comments:

Post a Comment

FG HAUSA | All Rights Are Reserved
Fb tt wp ig g+
Owned And Designed By ASSALAPHY